Tinubu Ya Sallami Ministocin Kuɗi da Gidaje, Ya Nada Sabbi
Bola Tinubu ya sallami Ministan Kuɗi kuma Ministan Tsara Tattalin Arziki, Wale Edun, tare da Ministan Gidaje da Raya Birane, Umar Dangiwa.Sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume, ne ya sanar da hakan cikin wata takarda. An umurci Edun da ya miƙa ragamar aiki ga Taiwo Oyedele, wanda yanzu zai zama Ministan Kuɗi kuma Ministan Tsara Tattalin…


