Skip to content
Friday, April 24, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • DSS na Son Ɓoye Shaidu a Shari’ar Sauraron Wayar El-Rufai

    7 hours ago7 hours ago
  • Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa kan Rancen $516m

    7 hours ago7 hours ago
  • Sauraron Tattaunawa: Hukumar Tsaro DSS ta Maka Nasir el-Rufai a kotu

    7 hours ago7 hours ago
  • Home
  • Presidency

Tag: Presidency

  • Business
  • News

Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Layin Dogon Kan Naira Tiriliyan 1.5 a Kano

Idris Umar9 months ago9 months ago03 mins

Gwamnatin Tarayya ta bayyana aniyarta na gina layin dogon jirgin kasa mai sauƙi (light rail) a cikin birnin Kano, wanda zai ci kuɗi har naira tiriliyan 1.5. Shugaban Kwamitin Kasafin Kuɗi na Majalisar Wakilai, Hon. Abubakar Kabir Bichi ne ya bayyana haka. Yayin da yake amsa tambayoyi daga manema labarai a Kano, Hon. Bichi ya…

Read More
  • News

Matashi Ya Kashe Kansa Bayan Tafka Asarar Naira 500,000 a Caca

Idris Umar9 months ago9 months ago02 mins

Wani matashi mai suna Stephen Chidubem ya halaka kansa bayan da ya tafka babban hasara a wasan caca da ya kai Naira 500,000, kamar yadda rahotanni suka bayyana. Lamarin ya faru ne a unguwar Saburi 2 da ke Abuja, a kan titin Abba, a bayan cocin Anglican. Zagazola Makama, wani kwararre kan yaki da ta’addanci…

Read More
  • News
  • Politics

Zaben 2027: Tinubu Wa’adi Biyu Zai Yi ‘Yan Arewa Ku Jira Zuwa 2031 – Sen Akume

Idris Umar9 months ago9 months ago03 mins

Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Sanata George Akume, ya bukaci ‘yan siyasar Arewacin Najeriya da su dakata da burin neman kujerar shugaban kasa har zuwa shekara ta 2031. Akume ya bayyana hakan ne a wani taron tattaunawa na tsawon kwanaki biyu kan hulɗar gwamnati da ‘yan kasa, wanda aka gudanar a Kaduna ranar Talata, karkashin shirya…

Read More

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV