ICPC na Neman Ci Gaba da Tsare El-Rufai Har watan Yuni
Wata kotun jihar Kaduna ƙarƙashin jagorancin Mai shari’a Darius Khobo ta gaza amincewa da buƙatar beli da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya gabatar. ICPC ta gurfanar da El-Rufai a gaban kotu bisa sabbin tuhume-tuhume guda tara da suka shafi zargin rashawa da amfani da ofis ba bisa ƙa’ida ba. El-Rufai ya bayyana a…
