Barkewar Ebola: CDC Ta Tabbatar da Mutuwar Mutane 65 a DR Congo
Hukumar Kula da Cututtuka ta Afirka, Africa Centres for Disease Control and Prevention, ta tabbatar da mutuwar mutane 65 sakamakon barkewar cutar Ebola da ke ci gaba da yaɗuwa a lardin Ituri na ƙasar Democratic Republic of the Congo. Hukumar ta yi gargadin cewa rashin tsaro da yawaitar zirga-zirgar jama’a na iya sa cutar ta…
