ADC Ta Soki Karin Albashin ’Yan Siyasa
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana rashin amincewarta da shirin ƙara albashin manyan ’yan siyasa a Najeriya, tana mai kiran wannan yunkuri “mara hankali” da kuma “cin fuskar talakawan ƙasar nan”. A cewar ADC, Shirin da Hukumar Rabon Kuɗaɗe da Sake Tsara Albashi (RMAFC) ke shirin aiwatarwa zai bai wa shugaban ƙasa, mataimakin shugaban…



