Trends

Najeriya da Indonesiya Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwar Kasuwanci da Zuba Jari

Najeriya da ƙasar Indonesia sun sake jaddada kudirinsu na ƙarfafa dangantakar ƙasashen biyu, musamman a fannonin tattalin arziki, haɗin gwiwar hukumomi, da kuma ci gaba mai ɗorewa. An bayyana wannan kuduri ne yayin wata ziyarar girmamawa da jakadan Indonesiya a Najeriya, Bambang Suharto, ya kai Ma’aikatar Kasafi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki ta Tarayya a Abuja….

Read More

Rahoton Bankin Duniya ya Nuna Gwamnatin Tinubu ta Kara Talauta Yan Najeriya – ADC

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana rahoton Bankin Duniya na watan Oktoba 2025 a matsayin hujja mai karfi da ke tabbatar da cewa manufofin tattalin arzikin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta jam’iyyar APC sun lalata rayuwar da kuma hanyoyin samun abin rayuwa na yawancin ‘yan Najeriya. Jam’iyyar ta bukaci gwamnatin da ta daina…

Read More