PDP Za Ta Hukunta Wike, Adeleke da Sauran Mambobin ta Bisa Goyon Bayan Tinubu

Kafin taron kwamitin zartarwa na kasa (National Executive Committee – NEC) na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da za a gudanar a ranar 25 ga watan Agusta, shugabancin jam’iyyar ya duba ayyukan da ke saba wa manufofin jam’iyya da wasu mambobinta suka aikata, tare da kammala shirye-shiryen daukar matakan ladabtarwa a kan su, a shirye-shiryen…

Read More