A Karon Farko Ganduje Ya Amince da Sanusi a Matsayin Sarki
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, a ranar Talata ya fito fili ya amince da Alhaji Muhammadu Sanusi II a matsayin Sarkin Kano kuma Shugaban Majalisar Sarakunan Jihar Kano. Ganduje ya nuna wannan amincewa ne yayin bikin rantsar da sabon Mataimakin Gwamnan Kano, Murtala Sule Garo, da aka gudanar a Fadar Gwamnatin Kano. A…



