NNPP Ta Jajanta wa ADC, Ta Dora Laifin Rikici ga Kwankwaso
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party ta dora alhakin rikicin shugabanci da ke addabar jam’iyyar African Democratic Congress kan tsohon ɗan takararta na shugaban ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso. Haka kuma jam’iyyar ta nuna alhininta da halin da ADC ke ciki a halin yanzu.A wata sanarwa da sakataren ƙasa na NNPP, Ogini Olaposi, ya fitar a ranar…
