Neman Wa’adi na Uku: Kaiama Sun ki Amincewa da Sanata Sadiq Umar
Wasu fitattun masu ruwa da tsaki a karamar hukumar Kaiama da ke yankin Kwara ta Arewa sun fito fili sun soki Sanata Sadiq Umar bisa abin da suka bayyana a matsayin yunkurinsa na neman wa’adi na uku a majalisar dattawa, wanda suka ce ya sabawa tsohuwar yarjejeniyar rabon kujerar siyasa a yankin. Rahotanni sun bayyana…


