Za a Fara Samun Fasfo a Cikin Kwana 7 – Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa nan ba da jimawa ba za su rika samun fasfo dinsu cikin kwanaki bakwai kacal bayan kammala aikace-aikace. Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayyana haka, inda ya ce hakan zai yiwu ne sakamakon inganta kayan aikin Hukumar Shige da Fice ta Kasa (NIS). Da…
