Makamashi: Najeriya Za Ta Haɗa Kai da Afirka, Abokan Hulɗa na Duniya kan Mai Tsabta — Tinubu
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Najeriya a shirye take ta yi haɗin gwiwa da ƙasashen Afirka, abokan hulɗa na duniya da kuma kamfanoni masu zaman kansu domin samar da makamashi mai tsabta, mai araha, mai haɗa kowa da kowa kuma mai ingantaccen tsaro. Shugaban ƙasar ya bayyana hakan ne a ranar Talata…
