Zaɓen 2027: Atiku Ya Zabi Amaechi a Matsayin Mataimakin sa
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Atiku Abubakar, ya zabi tsohon Ministan Sufuri, Chibuike Amaechi, a matsayin abokin takararsa na mataimakin shugaban kasa. Wata majiya ta kusa da Amaechi da ta nemi a sakaya sunanta ta tabbatar da hakan, tana mai cewa tsohon gwamnan jihar Rivers na wa’adi biyu ya amince…
