APC Ta Mayar da Martani ga ADC, Ta Ce Jam’iyyar Ce Ta Jawo Matsalolinta
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta mayar da kakkausar suka ga African Democratic Congress (ADC), tana mai zargin cewa jam’iyyar adawar ita ce ke da alhakin rikicin cikin gida da take fuskanta, tare da watsi da zarge-zargenta a matsayin marasa tushe. A cikin wata sanarwa da Sakataren Yada Labarai na Kasa na APC, Felix Morka,…
