Tinubu Ya Soke Harajin Kashi 5%na Sadarwa — NCC
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya soke harajin kashi 5% da ake ɗora wa kan ayyukan sadarwa, matakin da aka bayyana zai rage wa ’yan kasa da kamfanoni nauyin kuɗi a tattalin arzikin zamani na dijital. Shugaban Hukumar Sadarwa ta Najeriya (NCC), Aminu Maida, ne ya bayyana hakan a lokacin taron manema labarai da aka…
