Zaben 2027: kowa Yana da Daman Tsayawa Takarar Shugaban kasa – APC
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta bayyana cewa ba za ta bai wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu tikitin kai-tsaye na neman kujerar shugaban ƙasa a zaɓen 2027 ba, duk da cewa ya riga ya samu amincewar jam’iyyar a matsayin ɗan takarar ta. Suleiman Argungu, Sakatare na Ƙasa mai kula da Ƙungiyoyi (National Organising Secretary),…

