Gwamnatin Tarayya Ta Roki NUPENG da NLC Su Soke Yajin Aiki da Suke Son Gudanarwa
Gwamnatin Tarayya ta roki kungiyar ma’aikatan man fetur da iskar gas (NUPENG) da kuma kungiyar kwadago ta kasa (NLC) da su sake duba shirin shiga yajin aikin kasa baki daya da suka sanar a kan Kamfanin Dangote bisa zargin hana kafa kungiyoyin kwadago, tana mai jaddada cewa tattaunawa ita ce mafita mafi inganci wajen warware…
