Shugabancin Zone A: ACG Babandede ya Karba Karaga Daga Orbih
Mataimakin Kwanturola-Janar na Hukumar Kwastam ta Najeriya (DCG Charles Orbih) a ranar Juma’a, 12 ga Satumba, 2025, ya mika ragamar shugabancin hedkwatar Hukumar Kwastam ta Najeriya na Yanki ‘A’ ga ACG Mohammed Babandede, inda ya yi kira ga jami’ai da su ci gaba da nuna haɗin kai, ƙwarewa da kuma gaskiya a ayyukansu. A cikin…
