Skip to content
Saturday, May 23, 2026
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
  • First TV
  • Podcast
  • E-Paper
  • Weather Forecast
  • About Us
  • Prayer Time
  • Email
First Media Press

First Media Press

Discover More Every Day

Newsletter
Random News
Live Now
  • Home
  • World
  • Nigeria
  • Politics
  • Business
  • Sports
  • Health
  • LifestyleThis Week
  • Science & Tech
  • Checkout
  • Terms and Conditions
  • Privacy Policy
Trends
  • Zaɓen Fidda Gwani: PMB Ta Goyi Bayan ’Yan Takarar APC da Suka Yi Nasara

    6 hours ago6 hours ago
  • Home
  • News
  • Page 57

Category: News

  • Business
  • News

Matatar Mai ta Dangote ta Dakatar da Sayar da Man Fetur da Naira

Idris Umar8 months ago8 months ago02 mins

Matatar Mai ta Dangote ta dakatar da sayar da man fetur da Naira, mataki da ya tayar da hankalin ‘yan kasuwar mai tare da haifar da fargabar ƙarin matsin lamba kan farashin famfo da kuma kasuwar musayar kuɗi. A cikin wani saƙo ta imel da aka aika wa abokan ciniki da misalin ƙarfe 6:42 na…

Read More
  • Business
  • News

Jirgin Ƙasa: Abuja–Kaduna Zai Fara Aiki Nan da Mako – NRC

Idris Umar8 months ago8 months ago02 mins

Hukumar Jiragen Ƙasa ta Ƙasa (NRC) ta sanar a ranar Asabar cewa sabis na jigilar fasinjoji daga Abuja zuwa Kaduna zai koma aiki nan da mako mai zuwa. Wannan ya biyo bayan kammala gyare-gyare da binciken tsaro a ɓangaren layin da aka lalace. A tunawa, an dakatar da aikin jirgin ne bayan hatsarin da ya…

Read More
  • News
  • Politics

Ganduje ya Gindaya Sharuddar Dawowar Kwankwaso APC

Idris Umar8 months ago8 months ago03 mins

Tsohon Shugaban Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam’iyyar ba ta da wani adawa da shirin dawowar tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, cikin APC. Sai dai Ganduje, wanda shima tsohon gwamnan Kano ne, ya jaddada cewa dole Kwankwaso ya amince da wasu sharudda kafin a…

Read More
  • Crime
  • News

Zargin Fyade: Kotu ta Gurfanar da Malamai Mata Biyu Bisa Lalata Ɗaliba ‘yar Shekara 11

Idris Umar8 months ago8 months ago02 mins

Wata kotu a Tudun Wada Zaria da ke jihar Kaduna ta gurfanar da malamai biyun a gaban Babbar Kotun Majistare a ranar Alhamis, inda ake tuhumarsu da aikata laifin lalata ta hanyar dabi’a mara kyau (lesbianism) tare da wasu malamai uku da ke cikin gudu. Asalin Lamarin Lauyan gwamnati, ASC Mustapha Abdulkadir, ya shaida wa…

Read More
  • Crime
  • News

Damfarar Banki: FBI ta Sanya Ladan $10,000 Kan Ɗan Najeriya da Ake Nema

Idris Umar8 months ago8 months ago03 mins

Hukumar Bincike ta Ƙasa ta Amurka (FBI) ta bayyana cewa tana bayar da lada har zuwa dala $10,000 ga duk wanda ya bayar da sahihan bayanai da za su kai ga kama da kuma gurfanar da wani ɗan Najeriya mai suna Olumide Adebiyi Adediran, wanda ake nema bisa zargin aikata laifukan damfara a banki. A…

Read More
  • News
  • Politics

Na Manta da Abinda Ya Wuce, Bana Riko da Kowa — Jonathan

Idris Umar8 months ago8 months ago02 mins

Tsohon Shugaban Ƙasa, Dr. Goodluck Jonathan, ya sake jaddada imanin da yake da shi kan yafiya da mantawa da abin da ya gabata, yana mai cewa ba ya rike wa kowa ƙiyayya ko da an zalunce shi. Jonathan ya bayyana hakan ne a lokacin jana’izar Chief Audu Ogbeh da aka gudanar a Abuja ranar Laraba….

Read More
  • News
  • Politics

Atiku Ya Yi Alkawarin Kare Muradun Yoruba Idan Ya Zama Shugaban Kasa

Idris Umar8 months ago8 months ago02 mins

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya yi alkawarin tabbatar da cewa muradun ‘yan Yoruba za su kasance cikin gaba a ajandar gwamnatinsa idan ya samu nasarar zama shugaban kasa a shekarar 2027. Wannan tabbaci ya fito ne daga wata sanarwa da mai taimaka masa wajen hulɗa da manema labarai, Kola Johnson, ya fitar ranar…

Read More
  • Crime
  • News

ICAN: Ana Zargin Wata Mata daRubuta Jarabawa Wa Kwamishiniyar Kuɗi naTaraba

Idris Umar8 months ago8 months ago03 mins

An cafke wata mata tana zargin rubuta jarabawar Institute of Chartered Accountants of Nigeria (ICAN) da sunan Kwamishiniyar Kuɗi a Jihar Taraba, Sarah Enoch Adi. A wani bidiyo da Sahara Reporters ta wallafa, jami’an kula da jarabawa sun tsayar da wacce ake zargi, wadda ta bayyana kanta da suna Leavitt Felix. Amma takardun rijista sun…

Read More
  • News
  • Nigeria

Jerry Gana: Shugabannin mu sun Daina Tunani da Tausayin Al’umma

Idris Umar8 months ago8 months ago03 mins

Tsohon Ministan Yaɗa Labarai, Farfesa Jerry Gana, ya yi kakkausar suka ga shugabancin kasar nan, yana mai cewa: “Shugabanninmu sun daina tunani. Babu ƙirƙira. Babu sabbin shirye-shirye.” Gana, wanda shi ne Shugaban Taro a bikin cika shekaru 25 da kafa Cibiyar Zaman Lafiya da Warware Rikice-Rikice (IPCR) tare da bikin Ranar Zaman Lafiya ta Duniya…

Read More
  • News
  • Sports

Ballon d’ Or 2025: Dembélé ya Haskaka, ya Lashe Kyautar

Idris Umar8 months ago8 months ago04 mins

Dan wasan gaba na Faransa da Paris Saint-Germain, Ousmane Dembélé, ya zama zakaran kyautar Ballon d’Or 2025, wanda ya tabbatar da matsayinsa a cikin manyan fitattun ’yan kwallon duniya. An sanar da nasarar tasa a dandalin Théâtre du Châtelet dake Paris, inda aka taru cikin murna da mamaki. Ga da dama, wannan nasara ta fi…

Read More
  • 1
  • …
  • 55
  • 56
  • 57
  • 58
  • 59
  • …
  • 88

Newsletter

Subscribe to Our Newsletter

Stay updated with our latest news and exclusive insights.

  • Weather Forecast
  • About Us
  • Contact Us
  • First TV