Trends

Kudaden Kula da Sauyin Yanayi a Najeriya: Tsakanin Burin Ci gaba da Alhakin Amfani da Kudi

Daga Hussaini Garba Mohammed A bisa tanadin ka’idar “common but differentiated responsibility and respective capabilities” da aka kafa a taron yarjejeniyar Paris, ƙasashen da suka ci gaba ne ke da alhakin samar da tallafin kuɗi don taimakawa ƙasashen da ke tasowa wajen aiwatar da manufofin Majalisar Dinkin Duniya kan Sauyin Yanayi (UNFCCC). Yarjejeniyar Paris ta…

Read More

Rahoton Bankin Duniya ya Nuna Gwamnatin Tinubu ta Kara Talauta Yan Najeriya – ADC

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana rahoton Bankin Duniya na watan Oktoba 2025 a matsayin hujja mai karfi da ke tabbatar da cewa manufofin tattalin arzikin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta jam’iyyar APC sun lalata rayuwar da kuma hanyoyin samun abin rayuwa na yawancin ‘yan Najeriya. Jam’iyyar ta bukaci gwamnatin da ta daina…

Read More