Trends

Shiga Jami’a: Lissafi Bai Zama Dole ga Masu Neman Karutun Fasaha – Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya ta amince da sabbin gyare-gyare a tsarin karɓar ɗalibai zuwa jami’o’i da sauran manyan makarantu a fadin ƙasar, domin faɗaɗa damar samun ilimi da kuma tabbatar da haɗin kai a fagen ilimi. Wannan sanarwa ta fito ne a cikin wata takardar manema labarai da Boriowo Folasade, Daraktar Sashen Yaɗa Labarai da Hulɗa da…

Read More