Trends

RAID Ta Koka Kan Tabarbarewar Tsaro, Ta Shirya Babban Taron Arewacin Najeriya

Kungiyar Rebuild Arewa Initiative for Development (RAID) ta bayyana damuwa kan tabarbarewar tsaro a Arewacin Najeriya, inda ta bayyana fashi da makami, ta’addanci da rikice-rikicen ƙabilanci a matsayin manyan ƙalubalen da ke addabar yankin. Kungiyar ta kuma sanar da shirin gudanar da Babban Taron Ƙasa na Masu Ruwa da Tsaki na Arewa, a matsayin wani…

Read More

Harin ’Yan Bindiga: Kebbi Ta Buɗe Makarantar GGCSS Maga Bayan Watanni Biyu

Gwamnatin Jihar Kebbi ta sake buɗe Makarantar Gwamnati ta ’Yan Mata ta Sakandare (Government Girls’ Comprehensive Secondary School – GGCSS), Maga, bayan shafe watanni biyu da ’yan bindiga suka kai hari makarantar. Matakin ya biyo bayan harin da ’yan bindiga suka kai makarantar inda suka sace ɗalibai mata 24 tare da kashe Mataimakin Shugabar Makarantar….

Read More
Kasafin 2026

Kasafin 2026: Gwamnatin Tarayya Ta Ƙara Kuɗin Ma’aikatar Harkokin Mata da Kashi 97 a Kudirin

Gwamnatin Tarayya ta kusan ninka kasafin kuɗin Ma’aikatar Harkokin Mata a Kudirin Kasafin Kuɗin 2026, inda aka ɗaga shi daga Naira biliyan 78.5 a shekarar 2025 zuwa Naira biliyan 154.3 a shekarar 2026. A cewar bayanan kasafin, ma’aikatar za ta karɓi jimillar N154,315,760,358. Daga cikin wannan adadi, Naira biliyan 2.66 an ware su ne don…

Read More