Trends

Gwamnatin Tarayya ta Ware Kashi 5% na GDP Don Bunkasar Masana’antu.

Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin ware kashi 5 cikin 100 na Jimillar Arzikin Cikin Gida (GDP) na Najeriya a kowace shekara domin tallafa wa harkokin bunkasa masana’antu, karkashin sabon Tsarin Ci gaban Masana’antu na Najeriya (Nigeria Industrial Plan) da aka kaddamar. An bayyana tsarin a Abuja ta hannun Ma’aikatar Masana’antu, Kasuwanci da Zuba Jari, inda…

Read More