Tinubu Ya Nemi Sabon Rancen Dala Biliyan 6 Daga UAE da Birtaniya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nemi amincewar Majalisar Dattawa kan karɓar sabbin rance na waje da suka kai dala biliyan 6 domin aiwatar da ayyukan more rayuwa, biyan basussuka, da kuma gyaran tashoshin jiragen ruwa. A cikin wata wasika da ya aikewa Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, wadda aka karanta a zaman majalisar na…

