Trends

Zan Mara Wa Duk Wanda Ya Zama Dan Takarar Shugaban Kasa Na ADC – Atiku

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa,Atiku Abubakar, wanda ke neman tsayawa takarar shugaban kasa a jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), ya bayyana cewa zai goyi bayan duk wanda ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2027. Atiku ya kuma yi watsi da zargin cewa Independent National Electoral Commission (INEC) na iya dakile jam’iyyar ADC,…

Read More