Hukumar Shige da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta amince da ƙarin kuɗin biyan fasfo ɗin Najeriya, wanda zai fara aiki daga 1 ga Satumba, 2025. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun Hukumar Shige da Fice ta Ƙasa (NIS), A.S. Akinlabi, ya fitar a ranar Alhamis. Akinlabi ya bayyana cewa ƙarin kuɗin ya zama…
