Trends

Idris Umar

Ziyartar Tinubu: NNPP Ta Kori Dan Majalisar Tarayya Abdulmumin Jibrin

Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) reshen jihar Kano ta sanar da korar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Kiru/Bebeji, Abdulmumin Jibrin Kofa, bisa zargin aikata laifukan karya doka ta jam’iyya da kuma kasa biyan hakkokin kudi da jam’iyyar ke bukata. Shugaban NNPP a Kano, Hashim Sulaiman Dungurawa, ne ya bayyana hakan yayin taron manema…

Read More