Cin Kofin Duniya: Nigeria ta Lallasa Rwanda da ci Daya da Nema a Uyo
Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles ta farfaɗo da burinta na samun tikitin kai tsaye zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026 bayan doke Rwanda da ci 1-0 a Uyo. Sabon ɗan wasan Wolves, Tolu Arokodare, shi ne ya zamo gwarzon wasan bayan ya zura kwallon nasara daga nisan kafa biyu da farkon mintuna…
