Trends

Idris Umar

Jagoranci ADC: INEC ta Amince da Sanata David Mark

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta amince da sabon shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) karkashin jagorancin tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata David Mark. Batun shugabancin jam’iyyar ya jawo cece-kuce tun bayan da tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, tare da wasu jiga-jigan ‘yan siyasa daga sassa daban-daban na ƙasar suka shiga…

Read More