Na Manta da Abinda Ya Wuce, Bana Riko da Kowa — Jonathan
Tsohon Shugaban Ƙasa, Dr. Goodluck Jonathan, ya sake jaddada imanin da yake da shi kan yafiya da mantawa da abin da ya gabata, yana mai cewa ba ya rike wa kowa ƙiyayya ko da an zalunce shi. Jonathan ya bayyana hakan ne a lokacin jana’izar Chief Audu Ogbeh da aka gudanar a Abuja ranar Laraba….
