Trends

Idris Umar

Shiga Jami’a: Lissafi Bai Zama Dole ga Masu Neman Karutun Fasaha – Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya ta amince da sabbin gyare-gyare a tsarin karɓar ɗalibai zuwa jami’o’i da sauran manyan makarantu a fadin ƙasar, domin faɗaɗa damar samun ilimi da kuma tabbatar da haɗin kai a fagen ilimi. Wannan sanarwa ta fito ne a cikin wata takardar manema labarai da Boriowo Folasade, Daraktar Sashen Yaɗa Labarai da Hulɗa da…

Read More

Kudaden Kula da Sauyin Yanayi a Najeriya: Tsakanin Burin Ci gaba da Alhakin Amfani da Kudi

Daga Hussaini Garba Mohammed A bisa tanadin ka’idar “common but differentiated responsibility and respective capabilities” da aka kafa a taron yarjejeniyar Paris, ƙasashen da suka ci gaba ne ke da alhakin samar da tallafin kuɗi don taimakawa ƙasashen da ke tasowa wajen aiwatar da manufofin Majalisar Dinkin Duniya kan Sauyin Yanayi (UNFCCC). Yarjejeniyar Paris ta…

Read More

Rahoton Bankin Duniya ya Nuna Gwamnatin Tinubu ta Kara Talauta Yan Najeriya – ADC

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana rahoton Bankin Duniya na watan Oktoba 2025 a matsayin hujja mai karfi da ke tabbatar da cewa manufofin tattalin arzikin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta jam’iyyar APC sun lalata rayuwar da kuma hanyoyin samun abin rayuwa na yawancin ‘yan Najeriya. Jam’iyyar ta bukaci gwamnatin da ta daina…

Read More