Harin ’Yan Bindiga: Kebbi Ta Buɗe Makarantar GGCSS Maga Bayan Watanni Biyu
Gwamnatin Jihar Kebbi ta sake buɗe Makarantar Gwamnati ta ’Yan Mata ta Sakandare (Government Girls’ Comprehensive Secondary School – GGCSS), Maga, bayan shafe watanni biyu da ’yan bindiga suka kai hari makarantar. Matakin ya biyo bayan harin da ’yan bindiga suka kai makarantar inda suka sace ɗalibai mata 24 tare da kashe Mataimakin Shugabar Makarantar….
