Kamfanonin Samar da Wutar Lantarki Sun Bukaci FG ta Tsawaita Tallafin N3.6trn Bayan 2028
Kamfanonin samar da wutar lantarki a Nijeriya (GenCos) sun bukaci Gwamnatin Tarayya da ta tsawaita shirin tallafin wutar lantarki na Naira tiriliyan 3.6 (₦3.6trn) bayan shekarar 2028, suna mai gargadin cewa matsalar ƙarancin kuɗi da ke addabar sashen ba za a iya warware ta cikin shekaru uku kacal ba. Shugabar ƙungiyar Kamfanonin Samar da Wutar…
