Trends

Idris Umar

Kamfanonin Samar da Wutar Lantarki Sun Bukaci FG ta Tsawaita Tallafin N3.6trn Bayan 2028

Kamfanonin samar da wutar lantarki a Nijeriya (GenCos) sun bukaci Gwamnatin Tarayya da ta tsawaita shirin tallafin wutar lantarki na Naira tiriliyan 3.6 (₦3.6trn) bayan shekarar 2028, suna mai gargadin cewa matsalar ƙarancin kuɗi da ke addabar sashen ba za a iya warware ta cikin shekaru uku kacal ba. Shugabar ƙungiyar Kamfanonin Samar da Wutar…

Read More

Bayan Kaddamar da AI, CAC na Sarrafa Rijistar Kasuwanci 10,000 a Kullum

Hukumar Kula da Harkokin Kamfanoni ta Ƙasa (Corporate Affairs Commission – CAC) ta bayyana cewa yanzu tana sarrafa kusan buƙatun rijistar kasuwanci 10,000 a kowace rana, biyo bayan kaddamar da fasahar basirar wucin-gadi (AI) a kan dukkanin dandamalinta. Babban Darakta (Registrar-General) na CAC, Hussaini Magaji, ne ya bayyana hakan a Abuja yayin laccar bikin cika…

Read More