Tinubu Ya Amince da Biyan GenCos Naira Tiriliyan 2.8
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da biyan kamfanonin samar da wutar lantarki (GenCos) Naira tiriliyan 2.8 a matsayin bashin tallafin wutar lantarki da Gwamnatin Tarayya ta tara tun daga shekarar 2010. Matakin ya biyo bayan watanni na tattaunawa da kuma cikakken bincike (audit) na hadin gwiwa tsakanin Ma’aikatar Kudi ta Tarayya, Kamfanin NBET da…

