HIV da Tarin Fuka: Najeriya za ta Daina Dogaro da Tallafin Waje Nan da 2030
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da shirin kawo karshen dogaro da tallafin kasashen waje wajen yaki da cututtukan HIV da tarin fuka nan da shekarar 2030, tare da karkata zuwa amfani da kudaden cikin gida. Ministan Lafiya mai kula da ayyukan hadin gwiwa, Muhammad Ali Pate, ne ya bayyana hakan a Abuja yayin kaddamar da…
