Gwamnatin Tarayya Ta Fadada Horar da Likitoci, Tsarin Lafiya na Zamani
Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada kudurinta na ƙarfafa cibiyoyin kiwon lafiya na manyan makarantu (tertiary), tana mai bayyana su a matsayin ginshiƙai na ci gaban ƙasa da inganta lafiyar jama’a. Ministan Lafiya mai kula da harkokin tsare-tsare, Farfesa Ali Pate, ya bayyana haka a taron na 113 na shugabannin manyan asibitoci (Chief Medical Directors) da…
