Trends

Idris Umar

ADC Ta Nemi Shugaban INEC Ya Yi Murabus

Shugabannin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) sun bukaci shugaban Independent National Electoral Commission (INEC), Farfesa Joash Amupitan, da ya yi murabus, suna zarginsa da nuna son kai ga jam’iyyar All Progressives Congress (APC). Jam’iyyar ta ce wannan bukata ta biyo bayan wasu matakai na baya-bayan nan da hukumar zaben ta dauka, wadanda take ganin suna…

Read More